An gudanar da taron bita na warkar da raunuka a sansanin gudun hijira da ke cike da ‘yan kungiyar EYN daga yankin arewa maso gabashin Najeriya inda mayakan Boko Haram suka yi ta’addanci da kashe-kashe da barna. EYN na nufin Ekklesiyar Yan'uwa a Nigeria (Church of the Brothers in Nigeria).