A watan Yulin da ya gabata ne ‘yan kungiyar Boko Haram, masu tsattsauran ra’ayin addinin Islama suka kai wa karamar unguwar Wagga hari. Sama da ‘yan ta’adda 300 ne suka shigo kauyen a kan babura da motoci. Yawancin Kiristoci sun gudu daga ƙauyen da sanin cewa za su zama farkon hari idan sun zauna.